Mataimakin Kungiyar Ahdullah Ta Iraki A Zantawa Da IQNA:
Tehran (IQNA) Masani kan harkokin siyasar kasa da kasa daga kasar Iraki ya sheda wa kamfanin dillancin labaran iqna cewa, tabbas Amurka da Isra’ila ne suka kashe Fakhrizadeh.
Lambar Labari: 3485433 Ranar Watsawa : 2020/12/06